Naɗin Ministoci 5 Kacal Daga Kudu Maso Gabas Rashin Adalci Ne – Ƙungiyar Inyamurai
Ƙungiyar Al’ummar Inyamurai (Igbo) ta Ohanaeze Ndigbo ta koka kan naɗin iya ministoci biyar daga yankin Kudu Maso Gabas da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi.
Shugaban Ohanaeze, Emmanuel Iwuanyanwu ya ce, bai wa yankin Kudu Maso!-->!-->!-->…