Majalissar Tarayya Ta Amince Da Fitowar Dan Takara Marar Jam’iyya
A kokarin Majalissar Tarayyar Najeriya na gyaran Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na shekarar 1999, Majalissar ta amince da damar fitowa takarar kujerar shugabanci ba tare da amfani da jam'iyya ba - abin da ake kira da indifenda.
!-->!-->!-->…