Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Birnin Yenagoa Na Jihar Bayelsa
Mamakon ruwan sama da aka yi daga ranar Talata zuwa Laraba ya jawo ambaliyar ruwa a yankuna da dama na Yenagoa, babban birnin Jihar Bayelsa.
Yankunan da suka fi shan wahala sun haɗa da maƙabarta, Azikoro, Ekeki, Okaka, Swali, Kpansia,!-->!-->!-->…