Ƴanbindiga Sun Kama Mutum 22 A Wani Sabon Hari A Kaduna
A wasu hare-hare daban-daban da aka kai, ƴan bindiga sun sace mutum 19 a unguwar Mani kusa da wani kamfani a Mazaɓar Rido da ke Ƙaramar Hukumar Chikun da kuma yankin Danhonu II Millennium City a Kaduna.
A garin na Mani, ƴan bindigar sun!-->!-->!-->…