Tinubu Ya Zaɓi Wani Ɗan Katsina A Matsayin Ɗan Takarar Mataimakin Shugaban Ƙasa A APC
Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na Jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya zaɓi Alhaji Kabir Ibrahim Masari a matsayin wanda da zai mara masa baya a takarar Shugaban Ƙasa da yake yi.
Jaridar DAILY TRUST ta gano cewa, Tinubu ya zaɓi hakan ne!-->!-->!-->…