Gwamnatin Kaduna Ta Mayar Da Malaman Da Ta Kora Bakin Aiki
Gwamnatin Kaduna ta amince a mayar da malaman makarantar firamare fiye da duɓu ɗaya da ta sallama a Yunin 2022 bayan yi musu wata jarrabawar tabbatar da ƙwarewarsu.
Kakakin ma'aikatar ilimi ta jihar Hajiya Hauwa Muhammad ce ta bayyana!-->!-->!-->…