PDP Ta Dage Zaben Shugabanninta Na Arewa Maso Yamma
Jam'iyyar PDP ta dage zaben shugabanninta na yankin Arewa maso Yamma wanda da aka shirya gudanarwa ranar 12 ga watan Fabarairun da muke ciki a Kaduna.
Mamba na Kwamitin Rikon Jam'iyyar PDP a yankin Arewa maso Yamma, Muhammad Akibu!-->!-->!-->…