Mazaɓun Sanatoci 6 Da Ba Su Taɓa Yin Gwamna Ba Tun 1999
Binciken da DAILY TRUST ta yi ya nuna cewar akwai aƙalla mazaɓun sanatoci guda 6 a Arewacin Najeriya da ba su taɓa fitar da gwamna a jihohinsu ba tun dawowar mulkin demokaraɗiyya a shekarar 1999.
Mazaɓun sune, Mazaɓar Benue ta Kudu,!-->!-->!-->…