An Kama ‘Yan Kasashen Waje 18 Da Katin Zabe A Jihar Oyo
Hukumar kula da shige da fice, reshen jihar Oyo ta ce ta kama ta kuma fitar da 'yan kasashen waje 18 saboda mallakar katin zabe.
Shugaban hukumar a jihar, Isah Dansuleiman, ne ya bayyana haka a lokacin taron wayarwa da masu ruwa da!-->!-->!-->…