An Gano Gawarwakin Mutane Fiye Da 140 Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Zamfara
Rahotanni daga jihar Zamfara sun ce an gano gawarwakin mutane fiye da 140, wadanda ‘yan bindiga suka kashe yayin munanan hare-haren da suka kai kan wasu kauyukan kananan hukumomin Bukuyyum da Anka a tsakanin ranakun Laraba da Alhamis da!-->…