Shirin Gwangwaje Dalibai Mata Da Kekuna Na Sanata Ibrahim Hassan Hadejia
A ranar Laraba 19, ga watan Janairun shekarar 2022, Dan-majalissar Dattawa mai wakiltar Mazabar Majalissar Dattawa ta Jigawa ta Gabas, Ibrahim Hassan Hadejia ya kaddamar da shiri na musamman domin saukakawa yara mata zuwa makarantu daga!-->…