Ruwan Sama Kamar Da Bakin Kwarya A Congo Ya Haddasa Mutuwar Mutane Sama Da 140
Tun daga daren ranar Litinin zuwa safiyar Talata, an samu mamakon ruwan sama a birnin Kinshasa, fadar mulkin kasar Congo (Kinshasa), lamarin da ya haifar da ambaliya da zaftarewar kasa a sassan birnin, wanda ya haddasa mutuwar mutane a!-->…