Argentina Ta Bayar Da Hutun Yini Daya Don Murnar Lashe Kofin Duniya
Gwamnatin Argentina ta sanar da hutun kwana daya a kasar a jiya, don murnar lashe kofin gasar cin kofin kwallon kafa na FIFA da aka kammala ranar Lahadi a Qatar.
Rahotanni na cewa, a yau da safe ne, ake sa ran tawagar ’yan wasan!-->!-->!-->…