Ruwa Ya Ci Wasu Yara Uku A Jigawa
Wasu yara su uku sun mutu sandaiyyar nutsewa a kogin a kauyen Kazamaki, a yankin karamar hukumar Guri a jihar Jigawa.
Al’amarin ya faru ne lokacin da yaran suke yawon kiwon rakuma, inda suka nutse a lokacin da suke kokarin tsallake!-->!-->!-->…