Zamu Kori Karin Wasu Malaman Makarantar Da Basu Cancanta Ba – El-Rufa’i
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce gwamnatinsa zata kori karin wasu malaman makarantun sikandiren jihar wadanda ba su cancanta ba a shekarar nan.
El-Rufa'i ya baiyana hakan ne lokacin da yake nuna korafinsa kan cewa, wadansu!-->!-->!-->…