EFCC Na Buƙatar Kotun Ƙoli Ta Janye Wankewar Da Aka Yi Wa Sule Lamido
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa, EFCC, ta je Kutun Ƙoli tana buƙatar kotun da ta janye hukuncin da Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Abuja ta yi ranar 25 ga watan Yuli a kan Sule Lamido, ƴanƴansa biyu da sauransu.
EFCC dai na zargin Sule!-->!-->!-->…