Yanda ‘Almajirai’ Ke Biyan Naira 20 Ko 50 Don Samun Wajen Kwana A Kano
Hukumomi a jihar Kano da ke arewacin Najeriya sun ce sun gano wani gida da ke karɓar N20 zuwa N50 domin bai wa ƙananan yara masu gararamba da mabarata a birnin makwanci.
Rahotanni sun ce almajiran, wadanda ciki har da mata da kananan!-->!-->!-->…