Badaru Ya Kaddamar Da Fara Bitar Littafin Koyon Bakin Arabiya Da Hausa
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya kaddamar da fara bitar littafin Koyon Bakin Arabiya da Hausa ga malaman makarantun Islamiyyu na jihar Jigawa.
Badaru wanda ya samu wakilcin mataimakin sa, Malam Umar Namadi ya baiyana shirin bitar da!-->!-->!-->…