China Ta Doke Najeriya A Wasan Share Fagen Shiga Gasar Kwallon Kwando Ta Mata Ta Duniya
Kasar China ta doke Najeriya da ci 90 da 76 a wasan da suka buga na share fagen shiga gasar kwallon kwando ta mata ta duniya FIBA, a wasansu na rukunin B da suka buga a birnin Belgrade na kasar Serbia a ranar Alhamis.
Kociyan wasan!-->!-->!-->…