Majalissar Dattawa Ta Tabbatar Da Mutane Bakwai A Matsayin Kwamishinonin INEC
Majalissar Dattawa ta tabbatar da mutane bakwai wadanda Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya mika mata a matsayin Kwamishinonin Zabe na Kasa da kuma Kwamishinan Zabe na jiha na Hukumar INEC.
Tabbatarwar da majalissar tai a yau Laraba, ta!-->!-->!-->…