Cutar Ƙyandar Biri Ta Harbi Mutane 21 A Najeriya
Adadin mutanen da aka tabbatar sun harbu da cutar kyandar biri a Najeriya sun kai mutum 21, ta kuma bulla a jihohin kasar 9, inda ta hallaka mutum guda, tun bayan bullar ta a watan Janairun shekarar nan.
Cibiyar yaki da cututtuka ta!-->!-->!-->…