Wani Kirista Ya Shiga Musulunci Saboda Kallon Shirin ‘Izzar So’
Wani Kirista da aka baiyana cewa dan asalin jihar Cross River ne ya canja addininsa saboda kallon shirin Hausa mai dogon zango mai suna Izzar So.
Mai shirya shirin kuma jarumi a cikin shirin, Lawan M Ahmad ne ya bayyana haka a shafinsa!-->!-->!-->…