Tinubu Ya Ce Yana Firgita In Aka Nuna Ma Sa Yawan Ma’aikatan Da Ke Karɓar Albashi A Najeriya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwarsa bisa yawan ma’aikatan da ke karɓar albashi a matakin ƙasa da sauran matakai.
Shugaban Ƙasar ya bayyana abin da ke zuciyarsa ne a jiya Litinin lokacin da ya ke magana a wajen wani zaman!-->!-->!-->…