Buhari Ya Ce Wayewar Masu Zabe Ce Ta Hana Gwamnoni 10 Zuwa Majalisar Dattawa
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce zaɓukan 2023 sun nuna yadda mulkin dimokuraɗiyya ke ci gaba da ginuwa da ƙara ƙarfi musamman ganin yadda masu zaɓe suka waye da kuma sanin shugabannin da za su zaɓa.
Shugaba Buhari ya bayyana haka ne!-->!-->!-->…