‘Yansandan Najeriya Za Su Fara Karbar Sabon Karin Albashi A Janairun 2022
Majalisar Zartarwar Kasa ta amince da karawa jami’an ‘yansanda albashi da kaso 20 cikin 100.
Ministan Ma’aikatar ‘Yansanda, Maigari Dingyadi, ya bayyana hakan ne a yau, bayan kammala zaman majalisar zartarwar wanda shugaban kasa!-->!-->!-->…