Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamna Badaru Abubakar Kan Yadda Darajar Ilimi Take Narkewa A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Maigirma Gwamna, bayan gaisuwa marar adadi, ina tayaka murnar kaddamar da ginin sabuwar makarantar UBEC Smart School wanda kayi a garin Hadejia. Sai dai kamar yadda aka sani ana cikin wannan biki amma, wasu ‘yayanka!-->!-->!-->…