Zabtarewar Kasa A Malesiya Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 8
Kimanin mutane takwas ne rahotanni ke cewa sun mutu da sanyin wannan safiya wannan Jumma'a a tsibirin Genting na kasar Malesiya, sakamakon iftila'in zaftarewar kasa.
Bayanai na cewa akwai ma wasu sama da mutum 50 da suka bace bayan!-->!-->!-->…