Gwamnoni Da Kungiyar Kwadago Na Da Tantama Kan Man Da Ake Sha A Najeriya
Kungiyar Gwamnoni ta Najeriya, NGF da Kungiyar Kwadago, NLC a ranar Laraba sun kalubalanci Kamfanin Dillancin Mai na Najeriya, NNPC kan abun da suka kira da nuna halin ko in kula ga al’amuran tallafin mai.
NGF da NLC, kamar yanda!-->!-->!-->…