Manufofin Mustapha Sule Lamido Ga Jihar Jigawa
A ranar 26 ga Yuni na wannan shekarar ne, Dan Takarar Gwamnan Jihar Jigawa a Jam'iyyar PDP, Mustapha Sule Lamido ya fara gabatarwa da 'yan jihar da ma sauran al'umma irin manufofin da yake da su idan har ya samu nasarar zama gwamnan Jihar!-->…