An Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati 6 A Jigawa
A jiya Talata ne Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya amince da naɗin sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati guda shida domin cike guraben da ake da su a jihar.
Sanarwar naɗin ta fito ne a takardar da Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin!-->!-->!-->…