Boko Haram Ta Kashe Masunta 35 A Borno
Akalla masunta 35 ne wadanda suka fita kamun kifi, ‘yan Kungiyar Boko Haram suka kashe a Karamar Hukumar Ngala da ke Jihar Borno.
Mazauna garin da dangin wadanda aka kashe sun ce, sun matukar kaduwa da harin, yayin da sukai kira da a!-->!-->!-->…