Ka Gaggauta Ceton Miliyoyin Mutane Daga Matsananciyar Yunwa – Dattawan Arewa Ga Tinubu
Ƙungiyar Dattawan Arewa, NEF, ta buƙaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta yin hoɓɓasa wajen ceton miliyoyin ƴan Najeriya daga cikin matsananciyar yunwa da wahalar da suke ciki.
Dattawan Arewan dai sun bayar da wannan!-->!-->!-->…