El-Rufa’i Hatsabibin Dan Siyasa Ne, Ka Guje Shi, MBF Ga Tinubu
Kungiyar ‘Yan Middle Belt, MBF, a jiya Lahadi ta yi martani ga tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’I kan bidiyon da ake ta yadawa kwanan nan wanda aka ganshi yana bayanin dalilan da suka sa ya zabi dan takara Musulmi maimakon!-->…