Muhammad Abacha Ne Dan Takarar Gwamnan Kano A PDP – Kotu
Babbar Kotun Tarayya a jihar Kano ta yanke hukuncin cewa Muhammad Abacha ne ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin jam'iyyar PDP.
BBC Hausa ta rawaito cewa, Alkali A. M Liman ne ya yanke hukuncin a yau Alhamis ta manhajar Zoom kasancewar!-->!-->!-->…