JERIN SUNAYE: Tinubu Ya Naɗa Badaru Ministan Tsaro, Wike Ministan Abuja, Ya Bai Wa Saura Muƙamansu
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya saki sunayen sabbin ministocinsa da ofisoshin da ya ba su.
Tsohon Gwaman Jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya samu muƙanmin ministan tsaro, sai kuma tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya!-->!-->!-->…