Tinubu Ya Rufe Kofa Da Wani Mai Neman Shugabancin Majalissar Wakilai
A jiya Talata ne mai neman shugabancin Majalissar Wakilai a majalissa ta 10, Dan Majalissa, Muktar Betara, ya rufe kofa da Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Ahmed Tinubu.
Betara wanda shine Dan Majalissar Wakilai mai wakiltar mazabar!-->!-->!-->…