An Kashe ‘Yan Fashi ‘200’ Cikin Kwana 4 A Jihar Neja
Gwamnatin Jihar Neja ta ce jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga 200 cikin kwana huɗu da suka gabata.
Kwamaishinan Ƙananan Hukumomi na jihar, Emmanuel Umar ya bayyana cewa dakarun tsaron sun fafata ne da yaran riƙaƙƙun 'yan fashin daji!-->!-->!-->…