Malam Aminu Kano Ya Cika Shekaru 39 Da Rasuwa
Daga: Mansur Ahmed
A takardar barin aikin Malam Aminu Kano da ya rubuta ranar 4 ga Nuwamba 1950: yace “Na hango wani haske a can nesa tsakanin sama da ƙasa. Don haka zan yi kokari in riske shi, ko da a ce ni kadai ne ko ni da wani.”
!-->!-->!-->!-->!-->…