NiMet Ta Ce A Gujewa Yankunan Da Ke Da Haɗarin Ambaliya, Yayin Da Ake Sa Ran Samun Ruwan Sama Mai…
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai ƙarfi da iska daga ranar Laraba zuwa Juma’a a sassan kasar nan.
A cikin rahoton yanayi da ta fitar a jiya Talata, NiMet ta ce ana sa ran za a sami!-->!-->!-->…