Matsalar Kashe-Kashe Don Yin Tsafi Ta Fusata Majalisar Wakilai
Majalisar Wakilai ta nemi gwamnatin Shugaba Buhari ta ayyana dokar ta-baci kan aikata kashe-kashe don yin tsafi a fadin kasar.
Kiran na cikin kudirorin da wakilan suka cimma a zamansu na ranar Laraba bayan gabatar da wani kudirin!-->!-->!-->…