Shugaban America Ya Nada Musulma Ta Farko A Matsayin Alkaliyar Kotun Tarayya
Shugaban Kasar America, Joe Biden, a karon farko ya nada mace Musulma 'yar America a matsayin alkaliyar kotun gwamnatin tarayya a America, kamar yanda Fadar White House ta bayyana a ranar Larabar da ta gabata.
Idan har Majalissar!-->!-->!-->…