Najeriya Zata Ruguje Idan Har APC Ta Samu Nasara A 2023 – Gwamna Obaseki
Gwamnan Jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa, Najeriya zata ruguje idan har dan takarar shugaban kasa na jam’iyyyar APC, Bola Tinubu ya lashe babban zaben sheakarar 2023.
Obaseki ya ce, babu wani mai cikakken tunani da zai zabi APC!-->!-->!-->…