An Kashe Sarki Da Dogarai An Kone Gawarsu A Jihar Ogun
Wasu ‘yan bindiga da ba a sansu ba sun kashe basaraken gargajiya na kauyen Agodo da ke karamar hukumar Ewekoro a jihar Ogun da ke kudu maso yammacin Najeriya, inda kuma suka kona shi tare da dogarawansa kurmus.
Rahotanni sun ce maharan!-->!-->!-->…