Dole PDP Ta Yunƙura Yanzu, Ta Jurewa Wike Tsawon Lokaci, Inji Tsohon Shugaba A Jam’iyyar
Tsohon Mai Binciken Kudi na Ƙasa a jam’iyyar PDP, Barista Ray Nnaji, ya ce jam’iyyar ta daɗe tana haƙuri da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike.
Nnaji ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi, inda ya yi tsokaci kan!-->!-->!-->…