Ana Zargin Jami’an Ƴan Sanda A Kano Da Ganawa Ɗan Jarida Uƙuba
Gidan rediyon Premier da ke jihar Kano a Najeriya ya yi Allah wadai da cin zarafin da wani jami’in ɗan sanda ya yiwa ma’aikacinta a lokacin da ya ke bakin aiki.
Ɗan jaridar mai suna Muhammad Bello Dabai ya fuskanci Mari da Duka da Zagi!-->!-->!-->…