AREWA DA KUDU: PDP Zata Bar Kowa Ya Nemi Takarar Shugaban Kasa
A lokacin da ake tsaka da dakon matsayar jam’iyyu kan yankin da za su mika takarar shugaban kasa a jam’iyyunsu a shekarar 2023, haka kuma a lokacin da kiraye-kiraye sukai yawa kan tabbatar da tsarin karba-karba tsakanin Arewa da Kudu,!-->…