Zan Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasa Na 2027, PDP Ta Riga Ta Mutu – Kwankwaso
Jagoran jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna tabbacin lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Kwankwaso, wanda shi ne ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 ƙarƙashin jam’iyyar, ya bayyana ne!-->!-->!-->…