Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Ranar Demokaraɗiyya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar Laraba, 12 ga watan Yuni, 2024 a matsayin ranar hutu a Najeriya domin murnar zagayowar ranar demokaraɗiyya.
A wata sanarwa da ta fita yau Talata daga Ministan Harkokin Cikin Gida, Tunji Ojo a madadin!-->!-->!-->…