Wani Mutum Ya Fadi Ya Mutu A Otel Bayan Shan Maganin Karfin Maza
An rawaito cewa wani mutum ya fadi kuma ya mutu a dakin otel a Ada George da ke karamar hukumar Obio-Akpor ta jihar Rivers bayan sakin labule da yarinyarsa a dakin.
Jaridar PUNCH ta gano cewa, al'amarin ya faru ne awanni kadan bayan!-->!-->!-->…