Mutane 3 Sun Mutu, An Kubutar Da 18 A Karshen Binciken Ginin Da Ya Rushe A Delta
An tabbatar da mutuwar mutane uku bayan rushewar ginin coci a Okpanam da ke jihar Delta.
Wata mata da wasu yara mata biyu ne suka ransu a hatsarin da ya faru a ranar Talata a karamar hukumar Oshimili ta Arewa da ke jihar.
Jami’in!-->!-->!-->!-->!-->…